Tehran (IQNA) Sheikh Khalid Mullah shugaban majalisar malaman ahlu sunna na Iraki ya bayyana cewa, yakin kasar Yemen ba shi da wani amfani ga kowa.
Lambar Labari: 3486910 Ranar Watsawa : 2022/02/05
Tehran (IQNA) shugaban kasar Pakistan Aref Alawi ya kirayi gwamnatin kasar Faransa da kada ta mayar da kin jinin musulmi ya zama halastacciyar doka a cikin kasarta.
Lambar Labari: 3485678 Ranar Watsawa : 2021/02/21
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kare hakkin bil adama da kasa da kasa Amnesty International ta yi Allah wadai da yadda kasashen duniya suka kauda idanunsu dangane da kisan da ake yi wa musulmi a jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481764 Ranar Watsawa : 2017/08/03